A jiya ne aka saki shahararren sabon fim din Azeema a Mujallarmu TV da akayi Lancin a jiyan, Fim din Azeema fim ne wanda shahararren Darakta nan ya shirya mai Suna Hassan Giggs. Fim din Azeema mai dauke da manyan Jarumai da suka haka da Abba El-mustapha ya bada Armashi kuma fim ne wanda jama’a […]
Category: LABARAI
Shafin Labarai
KARANTA KAJI: Sakon Kwankwaso Zuwa Ga Buhari-Abokin Barawo Barawo Ne
Daga hannun Ganduje: Abokin barawo, barawo ne – Sakon Kwankwaso zuwa ga Buhari Tsohon gwamnan jihar Kano kuma Sanata dake wakiltar mazabar jihar Kano ta tsakiya a majalisar dattawa, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya yi tsokaci game da daga hannun Gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje da Shugaba Muhammadu Buhari yayi. Sanatan wanda ke zaman […]
KARANTA KAJI: Nnamdi Kanu Ya Bayyana Babban Dalilin Dayasa Ya Gudu Yabar Nijeriya A Shekarar 2017
KARANTA KAJI: Yadda Zaben Kwankwaso Da Shekarau Zai Kwashi ‘Yan Kallo A Kano Karo Na hudu
Siyasar Kano: Lokutta 3 da aka kwashi yan kallo tsakanin Shekarau da Kwankwaso Yayin da babban zaben shekarar 2019 ke karatowa, wani siyasar da zai dauki hankalin mutane shine zaben Sanatan mazabar Kano ta tsakiya, inda za’a fafata tsakanin tsofaffin gwamnonin jahar Kano, Malam Ibrahim Shekarau da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso. Duk da […]
DANDALIN KANNYWOOD: Ku Kalli Kyawawan Hotunan Jaruma Hannatu Bashir Na Murnar Zagayowar Ranar haihuwarta
DANDALIN KANNYWOOD: Ku Kalli Kyawawan Hotunan Jaruma Hannatu Bashir Na Murnar Zagayowar Ranar haihuwarta Marubuci:Haruna Sp Dansadau Fitacciyar jarumar fina finan hausa Hannatu Bashir wadda akafi sani da Hanan African Actress ta baje kolin sabbbin hotunanta a shafinta na Instagram a dai dai lokacin da take murnar zagayowar ranar haihuwarta. Ga Hotunan nan kamar haka
DANDALIN KANNYWOOD: A Karon Farko An Samu Mace’Yar Fim Data Fito Takarar Gwamnar Kano-Karanta Kaji
Dandalin Kannywood: A Karon Farko Mace ‘Yar Fim Ta Fito Takarar Kujerar Gwamnar Kano Jarumar kannywood Fati D,Isah wadda akafi sani da Fati D.Asirka ta fito takarar gwamnar kano a karkashin tutar jam’iyyar RP,ta kuma bayyana dalilinta na shiga siyasa da kuma kudirinta ga masana’antar kannywood dama jahar kano baki daya. A hirarta da jaridar […]
KARANKAJI KAJI: Abinda Mataimakin Shugaban Kasa Osinbajo Yace Bayan Hatsarin Jirgin Da Yayi
Da dumin sa: Bayan rikitowa daga jirgi, mataimakin shugaban kasa Osinbajo yayi magana Mataimakin shugaban kasar Najeriya, Farfesa Yemi Osinbajo ya yi magana a karo na farko yayi magana tun bayan da labarin rikitowarsa daga jirgi ya bazu a kafafen yada labarai inda ya tabbatar da labarin sannan kuma yace yanzu yana lafiya. Mataimakin shugaban […]
KARANTA KAJI: Hukumar INEC Tayi Alwashin Tura Duk Wanda Ya Fitar Da Sakamakon Karya Gidan Kurkuku
DANDALIN KANNYWOOD: Ku Kalli Zafafan Hotunan Nafisa Abdullahi Da Sukayi Fice Acikin Satin Nan
Dandalin Kannywood: Ku Kalli Zafafan Hotunan Nafisa Abdullahi Da Sukayi Fice Acikin Satin Nan Marubuci:Haruna Sp Dansadau Kamar yadda muka jaruma Nafisa Abdullahi tana daya daga matan kannywood da tauraruwar su take haskawa,duk da cewa jaruma ta rage fitowa sosai a fina finai amma hakan bai sa tauraruwarta dusashewa ba Yauma jaruma ta watso wasu […]
KARANTA KAJI: Yadda Jaruma Nafisa Abdullahi Ta Caccaki Wata budurwa Dake Kokarin Kwacen Saurayi
Dandalin Kannywood: Jaruma Nafisa Abdullahi Ta Caccaki Wata Budurwa Dake Yunkurin Kwacen Saurayi-Karanta Kaji Tauraruwa fina finan hausa Nafisa Abdullahi ta caccaki wata data zarga da yunkurin kwacen saurayi duk da yangar da take yiwa maza Nafisa ta saka wani sako a shafinta na Tuwaita inda ta rubuta cewa… “Kina ta wani yanga amma kin […]
KARANTA KAJI: Zahraddeen Sani Ya Maka Ummi Zee Zee Kara ‘Yan Sanda Na Nemanta Ruwa Ajallo
Dandalin Kannywood: Zahraddeen Sani Ya Baza ‘Yan Sanda Neman Ummi Zee Zee Ruwa A Jallo. A Yanzu haka rundunar ‘yansandan Nijeriya na farautar tsohuwar jarumar fina finan kannywood Umme zee zee sakamakon kararta da shahararen jarumin kannywood Zahrraddeen Sani ya shigar saboda tuhumarta da yake da yunkurin bata masa suna. Jaridar Premium Times ta ruwaito […]
KARANTA KAJI: Yadda Rabon Kudin Kamfen Ya Jawo Cece Kuce Tsakanin Ummi Zee-Zee Da Wasu Jaruman Kannywood
Rabon kudin Kamfen ya tada kura tsakanin Ummi Zeezee da wasu manyan yan wasa Tsohuwar ‘yar wasan fina-finan Hausa da ta yi fice wajen bayyana kusancin ta da tsohon shugaban Kasa Ibrahim Babangida da dan takarar Shugaban kasa a jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Atiku Abubakar ta aika wa wasu daga cikin abokan aikin ta […]
DANDALIN KANNYWOOD: Jaruma Rahma Sadau Ta Kammala Karatun Digiri A Kasar Cyprus-Karanta Kaji
KARANTA KAJI: Sunan Jami’in Hukumar INEC Dazai Jagoranci Tantance Sakamakon Zaben 2019 Na Shugaban Kasa
Ni zan jagoranci tantance sakamakon zaben 2019 – Yakubu A yayin yunkuri da fafutikar tabbatar da gaskiya gami da adalci yayin babban zaben kujerar shugaban kasa da za a gudanar a ranar 16 ga watan Fabrairu na gobe, shugaban hukumar zabe, Farfesa Mahmoud Yakubu ya yi karin haske kan mataki na daurin […]